Shugaba Tinubu ya jaddada nasarar da ya samu na shari’ar da kotun koli ta yanke a baya-bayan nan na tabbatar da nasararsa a matsayin wani al’amari da ya kawar masa da duk wani abu da ya dame shi, kuma hakan zai ba shi dama ya maida hankali wajen aikin kawo wa kasa cigaba ba tare da wata tantama ba.














